F.C EVERTON MAI'ADUA

Subhanallah!A69985930090786.
Bismillahi
Wanan sako yazo daga Makkah,madina ka/ki tura shi zuwa mutum 11 za ka/ki ga abin mamaki cikin mintuna bakwai za ka/ki samu abin da ka/ki ke so,idan kuma ba ka kyale shi za ka/ki hadu da rashin nasara shekara bakwai.
Wanan ba wasa bane
Yau qur,ani ya cika shekara 1441 da samuwar sa don haka zamu yiwa Annabin mu salati 15,000,000. Saboda haka ka/ki yi salati 5 (Allahumma salli ala Muhammadun wasallim) ka/ki tura wa mutum 10 domin nasan wasu basa son tura irin wannan sakon to wannan ya zama dole ka/ki tura shi domin ya ban tsoro.
Wannan gaskiya ne daga madina Sheikh Ahmed ne ya turo wannan sakon ranar juma,a cewa.
Ya kwanta barci bayan ya gama karatun Al,qur,ani yayi mafarki da fiyayyen halitta Annabi Muhammad (s.a.
w) yana tsaye agaban sa yace dashi wanan satin mutum 70,000 suka rasu amma babu wani musulmin gaskiya babu Wanda yake abinda Allah yake so.
Sannan yace yanzu gurbataccen zamani ne wanda a yanzu mata basa kula da mazajen su,mata suna yawo da tsiraici basa girmama iyayen su ko wasu, masu kudi basa taimakon talakawa.
Sannan yace dashi ka fadakar da mutane su bada zakka,suyi sallah da azumi. Alkiyama ta Kusan to yayin da tauraruwa da
Yace zata kasance a sama,za,a rufe hayar tuba,rubutun Al,qur,ani zai bace ,rana zato kasa-kasa.
Sannan yace duk Wanda ya karatawa wani wannan sakon zan yi masa guri a cikin aljanna ranar alkiyama idan kuma ka/ki ki yarda da wannan sako zaku bata daga aljanna.
Iran talaka ya turawa jama,a wannan sakon zai samu biyan bukatar shi.
Sheikh Ahmad yace idan wannan sako ba gaskiya bane to mutuwar Sa ta zamo bai cika da musulunci ba.
Annabi yace Ku riki azumi kuyi sallah Ku bada zakkah Ku kyautatawa talakawa.
Don Allah a tura wannan sako ga yan USA musulmi.